106

Quraish

سورة قريش

Quraysh4 ayet Mekki

Translated by Abubakar Mahmoud Gumi

بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ

1

بِسْمِ اللَّهِ الرَّحْمَٰنِ الرَّحِيمِ لِإِيلَافِ قُرَيْشٍ

Sabõda sãbon ¡uraishawa.

2

إِيلَافِهِمْ رِحْلَةَ الشِّتَاءِ وَالصَّيْفِ

Sãbonsu na tafiyar hunturu da ta bazara.

3

فَلْيَعْبُدُوا رَبَّ هَٰذَا الْبَيْتِ

Sabõda haka sai su bauta wa Ubangijin wannan Gida (Ka'abah).

4

الَّذِي أَطْعَمَهُمْ مِنْ جُوعٍ وَآمَنَهُمْ مِنْ خَوْفٍ

wanda Ya ciyar da su (Ya hana su) daga yunwa, kuma Ya amintar da su daga wani tsõro.